DiscoverMu Zagaya DuniyaBitar mako: Rundunar Sojin Najeriya ta samu nasarar kashe ‘yan ta’adda kusan 600
Bitar mako: Rundunar Sojin Najeriya ta samu nasarar kashe ‘yan ta’adda kusan 600

Bitar mako: Rundunar Sojin Najeriya ta samu nasarar kashe ‘yan ta’adda kusan 600

Update: 2025-08-16
Share

Description

Wasu daga cikin labarun makon da ya gabata da shirin 'Mu Zagaya Duniya' ya waiwaya a wannan karon sun haɗa da, nasarar da rundunar Sojin Najeriya ta samu na kashe ‘yan ta’adda kusan 600 da yarjejeniyar sayen makamai da ƙasar ta ƙulla da Amurka.

Sai kuma a fannin tattalin arziƙi, inda wata tawaga ta musamman daga ƙasar Qatar ta fara ziyarar makwanni kusan 3 a wasu ƙasashen nahiyar Afrika domin ƙulla yarjeniyoyi gami da zuba hannayen jarin biliyoyin Dalar Amurka a ƙasashen aƙalla 10.

Comments 
In Channel
loading
00:00
00:00
x

0.5x

0.8x

1.0x

1.25x

1.5x

2.0x

3.0x

Sleep Timer

Off

End of Episode

5 Minutes

10 Minutes

15 Minutes

30 Minutes

45 Minutes

60 Minutes

120 Minutes

Bitar mako: Rundunar Sojin Najeriya ta samu nasarar kashe ‘yan ta’adda kusan 600

Bitar mako: Rundunar Sojin Najeriya ta samu nasarar kashe ‘yan ta’adda kusan 600

RFI Hausa