Dawowar sace-sacen ɗalibai daga makarantunsu a Najeriya
Update: 2025-11-29
Description
Shirin zai fara ne da batun tsaro a tarayyar Najeriyar, lamarin da ya fi ɗaukar hankali a ciki da wajen ƙasar sakamakon ƙaruwar da matsalolin rashin tsaron suka yi a cikin ‘yan kwanaki, lamarin da ya kai ga dawowar sace-sacen ɗalibai daga makarantunsu baya ga wasu hare-haren da ‘yan bindigar ke kai wa suna salwantar da rayuka a sassan Najeriyar musamman ma a yankin arewacin ƙasar.
Comments
In Channel




