DiscoverMu Zagaya DuniyaFaransa ta jagoranci gwamman ƙasashen Turai wajen amincewa da ƙasar Falasɗinu
Faransa ta jagoranci gwamman ƙasashen Turai wajen amincewa da ƙasar  Falasɗinu

Faransa ta jagoranci gwamman ƙasashen Turai wajen amincewa da ƙasar Falasɗinu

Update: 2025-09-27
Share

Description

A cikin wannan shirin da ke waiwaye kan mahimman labaran wannan makon, za ku ji cewa: 

Faransa ta jagoranci ƙarin gwamman ƙasashe wajen amincewa da Yankin Falasɗinu a mamtsayin ƙasa ‘Yantacciya a wani yunƙuri na Diflomasiya da ke zama ɗaya daga cikin mafiya girma da aka gani cikin shekaru da dama.

 

Shirin zai kuma waiwayi jawaban wasu daga cikin shugabannin Nahiyar Afrika a zauren babban taron Majalisar Ɗinkin Duniya.

Najeriya ta yi fatali da rahoton Amurka da ya zargi mahukuntan ƙasar da gazawa sauke nauyin da ya rataya a wuyansu na aiwatar da ayyukan raya ƙasa da akw warewa maƙudan kuɗaɗe a kasafi duk shekara. Da dai sauran mahimman labarai.

Comments 
In Channel
loading
00:00
00:00
x

0.5x

0.8x

1.0x

1.25x

1.5x

2.0x

3.0x

Sleep Timer

Off

End of Episode

5 Minutes

10 Minutes

15 Minutes

30 Minutes

45 Minutes

60 Minutes

120 Minutes

Faransa ta jagoranci gwamman ƙasashen Turai wajen amincewa da ƙasar  Falasɗinu

Faransa ta jagoranci gwamman ƙasashen Turai wajen amincewa da ƙasar Falasɗinu

RFI Hausa