DiscoverMu Zagaya DuniyaGwamnatin Katsina ta tabbatar da kashe jami’an tsaro 130 da ƴan ta'adda suka yi
Gwamnatin Katsina ta tabbatar da kashe jami’an tsaro 130 da ƴan ta'adda suka yi

Gwamnatin Katsina ta tabbatar da kashe jami’an tsaro 130 da ƴan ta'adda suka yi

Update: 2025-08-02
Share

Description

A cikin shirin Mu Zagaya Duniya na wannan makon tare da Rukayya Abba Kabara ya waiwayi yadda gwamnatin jihar Katsina ta Najeriya, ƙarƙashin jagorancin gwamna Dikko Radda ta tabbatar da mutuwar jami’an tsrao 130 a hannun yan ta’adda.

Shirin ya kuma waiwayi  yadda ƙasashen duniya ciki har da Faransa suka nuna gamsuwarsu da samar da ƴantacciyar ƙasar Falaɗinu, don tabbatuwar zaman lafiya a yankin gabas ta tsakiya.

Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin.............

Comments 
In Channel
loading
00:00
00:00
x

0.5x

0.8x

1.0x

1.25x

1.5x

2.0x

3.0x

Sleep Timer

Off

End of Episode

5 Minutes

10 Minutes

15 Minutes

30 Minutes

45 Minutes

60 Minutes

120 Minutes

Gwamnatin Katsina ta tabbatar da kashe jami’an tsaro 130 da ƴan ta'adda suka yi

Gwamnatin Katsina ta tabbatar da kashe jami’an tsaro 130 da ƴan ta'adda suka yi

RFI Hausa