Dalilan da suka sanya shugaba Tinubu hakikance sai an yi gyaran dokokin haraji
Update: 2025-07-05
Description
A yau shirin tambaya da amsa zai fara ne da kawo muku bayanai ne kan dalilan da suka sanya shugaba Tinubu na Najeriya ya hakikance sai an yi gyaran dokokin haraji a kasar wanda gashi har an kaiga yasa hannu ta zama doka.
Comments
In Channel



