DiscoverIlimi Hasken RayuwaMakarantun Firamare sun fara koyarwa da harshen Hausa don sauƙaƙa koyo a Kano
Makarantun Firamare sun fara koyarwa da harshen Hausa don sauƙaƙa koyo a Kano

Makarantun Firamare sun fara koyarwa da harshen Hausa don sauƙaƙa koyo a Kano

Update: 2025-08-26
Share

Description

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa tare da Shamsiyya Haruna a wannan mako ya mayar da hankali kan yadda wasu daga cikin Makarantun Firamare a jihar Kano suka koma koyarwa da harshen Hausa da nufin sauƙaƙa koyo da koyarwa tsakanin yaran jihar.

Kafin yanzu dai akwai dokar da ta soke koyarwa da harsunan gida 3 a Makarantun Najeriyar da suka ƙunshi Hausa da Yarabanci da kuma Igbo, inda tuni aka ga yadda wasu Makarantu suka daina koyarwa da wannan harshe, kodayake tun tuni dama yankin kudancin Najeriya ya yi watsi da wannan doka tare da ci gaba da koyar da harsukan.

Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakken shirin.

Comments 
loading
In Channel
loading
00:00
00:00
1.0x

0.5x

0.8x

1.0x

1.25x

1.5x

2.0x

3.0x

Sleep Timer

Off

End of Episode

5 Minutes

10 Minutes

15 Minutes

30 Minutes

45 Minutes

60 Minutes

120 Minutes

Makarantun Firamare sun fara koyarwa da harshen Hausa don sauƙaƙa koyo a Kano

Makarantun Firamare sun fara koyarwa da harshen Hausa don sauƙaƙa koyo a Kano

RFI Hausa