Tasirin makarantar koyar da harshen Larabci ta SAS ga Arewacin Najeriya 2
Update: 2025-07-22
Description
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa tare da Shamsiyya Haruna a wannan mako ya mayar da hankali ne kan tasirin da Makarantar koyar da harshen Larabci ta ASA a Kano ta yi wajen yaye fitattun mutane a matakai daban-daban musamman a ɓangaren shari'a kodayake Makaranta na fuskantar koma baya a yanzu.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin tare da Shamsiyya Haruna.
Comments
In Channel




