DiscoverIlimi Hasken RayuwaMatakin gwamnatin Najeriya na dakatar da kafa makarnatun gaba da sakandare
Matakin gwamnatin Najeriya na dakatar da kafa makarnatun gaba da sakandare

Matakin gwamnatin Najeriya na dakatar da kafa makarnatun gaba da sakandare

Update: 2025-09-02
Share

Description

Shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' na wannan mako ya duba matakin gwamnatin Najeriya na dakatar da kafa makarantun gaba da sakandare a fadin ƙasar har na tsawon shekaru 7, mataakin da ya biyo bayan wani zama da majalisar zartaswar ƙasar ta yi a ƙarƙashin jagorancin shugaba Bola Ahmed Tinubu. Majalisar ta ce babu amfanin kafa makarantun da ba za a samu abin da ake buƙata ba, a maimakon haka zai kyautu a inganta waɗanda ake da su.

Comments 
In Channel
loading
00:00
00:00
x

0.5x

0.8x

1.0x

1.25x

1.5x

2.0x

3.0x

Sleep Timer

Off

End of Episode

5 Minutes

10 Minutes

15 Minutes

30 Minutes

45 Minutes

60 Minutes

120 Minutes

Matakin gwamnatin Najeriya na dakatar da kafa makarnatun gaba da sakandare

Matakin gwamnatin Najeriya na dakatar da kafa makarnatun gaba da sakandare

RFI Hausa